Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Bafarawa ya bukaci Buhari ya koma PDP

Tsohon Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Attahiru danlhatu Bafarawa ya bukaci jagoran jam’iyyar adawa ta APC Janar Muhammadu Buhari ya koma Jam’iyyar PDP.

Gangamin PDP na Minna: Mu’azu da Jonathan sun saba wa juna

Shugaban Jam’iyyar PDP na kasa Alhaji Ahmadu Adamu Mu’azu da Shugaban kasa Dokta Goodluck Jonathan sun yi jawabai masu karo da juna a wurin gangamin P

Jam’iyyar APC ta gudanar da taron dinke baraka a Jihar Gombe

A ranar Talatar da ta gabata ne Jam’iyyar APC reshen Jihar Gombe a karkashin jagorancin tsohon shugaban Jam’iyyar CPC na Jihar Alhaji Sulaiman Hassan

PDP za ta kwace mulki daga hannun APC a Yobe – Karasuwa

Shugaban Jam’iyyar PDP reshen Jihar Yobe Alhaji Gana Karasuwa ya ce jam’iyyar ta shirya tsaf don kwace mulkin jihar daga hannun Jam’iyyar APC da ta sh

Jonathan ya rika ziyartar kasashen makwabta maimakon sarakuna – Bala Jibrin

daya daga cikin kusoshin Jam’iyyar APC na kasa Kyaftin Muhammed Bala Jibrin, ya ce, ziyarar saduwa da shugabannin kasashen Kamaru da Chadi da Nijar do