Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Aliyu Gusau ne Ministan Tsaro

Shugaban kasa Dokta Goodluck Jonathan ya nada sababbin ministoci 11 da suka haɗa da Janar Aliyu Mohammed Gusau mai ritaya daga Jihar Zamfara a matsayi

Jam’iyyar APC za ta kawar da shugabanci marar kyau – Gwamna Wamakko

Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Aliyu Magatakarda Wamakko ya ce an kafa Jam’iyyar APC ne don kawar da shugabanci marar kyau a kasar nan. Gwamnan ya bayy

’Yan bindiga sun sace dan Majalisar Dokokin Jihar Bauchi

Yan bindiga sun sace dan Majalisar Dokokin Jihar Bauchi mai wakiltar mazabar Lame a karamar Hukumar Toro, Alhaji Yusuf C. Nuhu na Jam’iyyar APC a rana

Sanata Gaya ya zargi gwamnatin PDP da gazawa a kan tsaro

Sanata Kabiru Ibrahim Gaya na mazabar Kudancin Kano a APC ya zargi Jam’iyyar PDP da gazawa wajen samar da tsaro da hana yawan kashe-kashen jama’a a ji

Ba domin siyasa nake tallafa wa jama’a ba – Tsauri

Wani dan siyasa a Jihar Katsina Alhaji Umar Abdullahi Tsauri da ake wa lakabi da Tata, ya ce ba siyasa ta sanya shi aiwatar da ayyukan tallafa wa jama