Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Gwamnonin APC sun yi taro kan rashin aikin yi a kasar nan

kungiyar Gwamnoni Masu Ra’ayin Sauyi (PGF) ta Jam’iyyar APC ta gudanar da taro a Ibadan a ranar Litinin inda ta koka kan matsalar rashin aiki da rikic

Mulkin gaba da kama-karya ne matsalarmu – Saminu Turaki

Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Ibrahim Saminu Turaki ya ce a kasar ne kawai shugabanni suke mulkin gaba da kama-karya, saboda sai mutum yana kan m

’Yan siyasa ne ke rura wutar rikici -Sarkin Musulmi

Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar ya ce Najeriya ba ta fuskantar kowane irin barazana game da zaman lafiya a tsakanin addinai da kabilu

Sanata Isaiah Balat ya rasu yana da shekara 61

Mai ba Shugaban kasa Shawara kan Ayyuka na Musamman a ofishin Mataimakin Shugaban kasa Sanata Isaiah Chawai Balat ya rasu a ranar Talatar da ta gabata

Tsohon Shugaban PDP na Jihar Kebbi ya koma APC

Wani na hannun damar tsohon Gwamnan Jihar Kebbi Alhaji Adamu Aliero kuma tsohon Shugaban Jam’iyyar PDP na Jihar Alhaji Sani Hukuma Zauro, Zannan Gwand