Shugabanci: ’Yan Arewa su jira sai 2031 —Akume
Akume ya ce farin jinin Tinubu na nan, duk kuwa da ƙudurin dokar haraji da sauran tsare-tsaren da gwamnatinsa ta ɓullo da su
Fagen Siyasa
Akume ya ce farin jinin Tinubu na nan, duk kuwa da ƙudurin dokar haraji da sauran tsare-tsaren da gwamnatinsa ta ɓullo da su
A gefe guda gwamnonin PDP sun buƙaci Tinubu ya sake duba manufofinsa, domin rage wa ‘yan Najeriya wahalhalun da suke fuskanta.
Babbar jam’iyyar hamayya ta PDP ta sanar da ɗage babban taron shugabanninta na ƙasa karo na 99 da ta shirya gudanarwa ranar 28 ga watan Nuwamban nan.
Majalisar Wakilai ta yi watsi da ƙudirin dokar da ke neman mayar da wa’adin mulkin shugaban ƙasa da gwamnoni shekara shida.
Sabon ministan ya ce kalaman Kwankwaso za su iya zama raini ga kotu.