Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Shugabanin APC na Gombe duk ’yan PDP ne – Adamu Abubakar

Wani matashin dan siyasa kuma jigo a Jam’iyyar APC a Jihar Gombe Alhaji Ahmad Adamu Abubakar, ya nuna rashin gamsuwars ’ya’yan APC na jihar kan shugab

APC ba za ta iya warware rigingimunta nan da shekara biyu ba balle… Sanata Sodangi

Sanata Abubakar Danso Sodangi jigo ne a Jam’iyyar PDP, inda ya wakilce ta a Majalisar Dattawa sau uku a jere. Ya shaida wa Aminiya cewa sabuwar Jam’iy

Ba zan sauka daga Mataimakin Gwamna ba – Mukhtari Shagari

Mataimakin Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Mukhtari Shehu Shagari ya ce ba zai sauka daga kujerar Mataimakin Gwamnan Jihar ba, har zuwa karshen wa’adin

Rikicin APC ya dauki sabon salo a Jihar Sakkwato

Rikicin da ya dabaibaye Jam’iyyar APC a Jihar Sakkwato ya dauki sabon salo bayan da bangaren da tsohon Gwamnan Jihar Alhaji Attahiru dalhatu Bafarawa

Ya kamata Bafarawa da Wamakko su sasanta – Sakkwatawan Abuja

Al’ummar Sakkwatawa mazauna Abuja sun yi kira ga Gwamnan Jihar Sakkwato, Aliyu Wamakko da tsohon Gwamnan Jihar Attahiru Bafarawa su sasanta tsakaninsu