Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

dan Majalisar Tarayya ya sha da kyar a hannun matasan Katagum

Matasa a garin Azare hedkwatar sun ba dan Majalisar Tarayya mai wakiltar Katagum daga Jihar Bauchi kashi a lokacin da ya ziyarci mazabarsa domin wasu

Najeriya ta cika shekara 100 da kafuwa

A shekaranjiya Laraba ce Najeriya ta cika shekara 100 cif a matsayin dunkulalliyar kasa, bayan da Turawan mulkin mallaka na Birtaniya suka hada lardun

Ba matsalar da za ta hana mu gudanar da zabe a wannan wata – Hukumar Zaben Jigawa

Sakataren Hukumar Zabe ta Jihar Jigawa Alhaji Sani Ahmed Gumel ya musanta labarin da ake yadawa cewa hukumar tana cikin matsalar karancin kudi da zai

Gwamna Gaidam ya hori sababbin shugabannin dananan hukumomi kan ridon amana

Gwamnan Jihar Yobe Alhaji Ibrahim Gaidam ya hori sababbanin shugabannin dananan hukumomin jihar 17 da aka zaba kan su ride amana kuma su nesanta kansu

Kotun Shari’ar Musulunci ta Kazaure ta bukaci dan Majalisar Tarayya ya bayyana a gabanta

Babbar Kotun Shari’ar Musulinci (Upper Shari’a Court) da ke Kazaure a Jihar Jigawa ta umarci dan Majalisar Tarayya mai wakiltar Kazaure da Roni da Giw