Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Kotun Shari’ar Musulunci ta Kazaure ta bukaci dan Majalisar Tarayya ya bayyana a gabanta

Babbar Kotun Shari’ar Musulinci (Upper Shari’a Court) da ke Kazaure a Jihar Jigawa ta umarci dan Majalisar Tarayya mai wakiltar Kazaure da Roni da Giw

Idan Sanata Goje ya koma APC za mu janye shi daga majalisa – Yayari

Shugaban Ma’aikatan Gidan Gwamnatin Jihar Gombe Alhaji Ahmad Yayari, ya ce da zarar Sanatan yankinsu Alhaji Muhammad danjuma Goje, ya kuskura ya canja

PDP ba ta da ikon kai karar ’yan majalisar da suka koma APC – Abdullahi Adamu

Tsohon Gwamnan Jihar Nasarawa Sanata Abdullahi Adamu ya ce Jam’iyyar PDP ba ta da wani ’yanci a shari’ance na shigar da karar mambobin Majalisar Wakil

Obasanjo da Lamido suna butulci ne ga Jonathan – Abba Anas

Tsohon dan Majalisar Tarayya daga mazabar Guri da Kirikasamma da Birniwa a Jihar Jigawa, Alhaji Abba Anas Adamu ya zargi tsohon Shugaban kasa Olusegun

Ya ce kada dan Majailisar Tarayya na Koko-Besse da Maiyama ya nemi tazarce

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar PDP na karamar Hukumar Maiyama Alhaji Ibrahim Aliyu Maiyama ya ce, dan Majlisar Tarayya Aminu Musa Koko bai cancanta yac