Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Tsaro ya ci gaba da samun kaso mafi tsoka a kasafi •Gwamnatin Tarayya za ta kashe Naira tiriliyan 4.9

Sashin tsaro ya sake samun kaso mafi tsoka a kasafin kudin badi kamar yadda yake kunshe as cikin kasafin da Gwamnatin Tarayya ta mika wa majalisar a r

Mailantarki ya sha da kyar a fadan APC da PDP

A ranar Juma’ar da ta gabata ce wakilin mazabar Gombe da Kwami da Funakaye a Majalisar Tarayya, Alhaji Khamisu Ahmed Mailantarki, ya tsallake rijiya d

APC ta kwace wa PDP rinjaye a Majalisar Tarayya • Komawar ’yan majalisa APC, butulci na ga ’yan Najeriya – PDP

Jam’iyyar PDP mai mulkin kasar nan ta rasa rinjayenta a Majalisar Tarayya, sakamakon canja sheka da ’yan majalisar 37 suka yi, lamarin da ya kawo sabo

APC ta yi watsi da kin yin zabe a wasu jihohi •Yunkurin amsar kujerun G5: PDP na barazana ga dorewar dimokoradiyya – APC

Jam’iyyar APC ta yi Allah wadai da kalaman da shugaban hukumar zabe ta kasa (INEC) Farfesa Attahiru Jega ya yi na cewa zai yi wuya a gudanar da zaben

Ba za mu koma PDP ba – Gwamnonin da suka fita

Gwamnoni biyar da suka fice daga Jam’iyyar PDP zuwa Jam’iyyar APC sun shaida wa Shugaba Goodluck Jonathan cewa ficewarsu daga jam’iyyar gaskiya ce ba