Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Alamu sun nuna Jam’iyyar APC za ta karbi gwamnatin Filato a shekarar 2015 – Nazifi

Tsohon shugaban marasa rinjaye a Majalisar Jihar Filato a karkashin tsohuwar Jam’iyyar ANPP Malam Muhammad Nazifi Ahmed ya ce bisa ga dukkan alamu Jam

APC ta shiga Jihar Kebbi da kafar dama – danmalikin Kabi

Wani jigo a Jam’iyyar APC a Jihar Kebbi Alhaji Musa Abubakar ya ce jam’iyyar ta shiga jihar da kafar dama idan aka yi la akari da yadda ta samu karbuw

Muna maraba da shigowar Kwankwaso Jam’iyyar APC – Gaya da Kawu Sumaila

A yayin da wasu ke bayyana tsoro da damuwa kan yiwuwar Gwamnan Jihar Kano Injiniya Rabi’u Kwankwaso da Gwamnonin G-7 na PDP su koma sabuwar Jam’iyyar

Hukumar Zabe ta fadi dalilan kai zaben qananan hukumomin Kano watan Mayu

Hukumar Zabe ta Jihar Kano ta bayyana dalilan da suka sanya ta tsayar da ranar 17 ga watan Mayun badi a matsayin ranar da za ta gudanar da zaben qanan

Bayan dakatar da shi: Oyinlola ya yuntura don fara aiki a matsayin Sakataren PDP

Duk da dakatar da shi da Jam’iyyar PDP ta yi Sakataren Jam’iyyar na tasa da kotu ta mayar, Yarima Olagunsoye Oyinlola ya rubuta wa jam’iyyar yana sana