Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Nada Stanley Buba Kodinetan Jam’iyyar APC a Jihar Nasarawa ta tada kura

Mataimakin Gwamnan Jihar Nasarawa Mista Damishi Barau Luka ya nuna rashin amincewa da nada Mista Stanley Buba a matsayin kodinetan sabuwar Jam’iyyar A

Taron kasa: Akwai yunkuri na wargaza Arewa – Gwamna Babangida

Gwamnan Jihar Neja kuma Shugaban Majalisar Gwamnonin Jihohin Arewa Dokta Mu’azu Babangida Aliyu, ya ce taron kasa da ake shirin yi wani yunkuri ne na

Umaru Dikko ya amince ya shugabanci kwamitin ladabtarwar PDP

Tsohon Ministan Sufuri a Jamhuriya ta Biyu Alhaji Umaru Dikko ya tabbatar a shirye yake ya shugabanci Kwamitin Ladabtarwa na Jam’iyyar PDP. A wat

Sun yi tir da manufofin gwamnati kan Jam’iyyar PDP da taron kasa

kungiyar Magoya Bayan Jam’iyyar PDP (PDP Core Supporters Network – PCSN), ta bayyana rashin gamsuwa da manufofin gwamnatin Shugaba Goodluck Jonathan k

Sababbin yankan rake a siyasa suka nakasa kasar nan – Hassan Yusuf

Fitaccen dan siyasar nan kuma halifan marigayyi Malama Aminu Kano Alhaji Hassan Yusuf ya ce sababbin yankan rake da suka mamaye harkokin siyasar kasar