Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Jerin gwanon ’yan Shi’a a Sakkwato shiri ne na siyasa – Wamakko

Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Aliyu Magatakarda Wamakko ya bayyana jerin gwanon da mabiya Shi’a suka yi a Sakkwato fadar jihar a matsayin wani yunkuri

Cibiyar Republican ta shirya wa matasan Jam’iyyar APC bita a Abuja

Wata cibiya mai suna International Republican Institute (IRI), ta shirya bita a kan ayyukan siyasa ga matasan sabuwar Jam’iyyar APC, inda aka gudanar

Ba mai iya tsorata mu da EFCC kan rikicin PDP – Lamido

Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Sule Lamido ya ce sabon yankan rake a siyasa za a firgita ba irinsu da suka goge a fagen siyasa ba, inda ya ce babu wanda

Rashin adalci ya kawo dambarwar siyasa a Najeriya – Sheikh Jingir

Shugaban Majalisar Malamai ta kungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa Ikamatis Sunnah ta kasa Sheikh Muhammad Sani Yahya Jingir, ya cewa abin da ya kawo

Jam’iyyar PDM za ta samar da ingantaccen shugabanci – Ibrahim Master

Ko’odinetan sabuwar Jam’iyyar PDM a Jihar Kebbi Alhaji Ibrahim Master Yalwa, ya ce jam’iyyar za ta samar ingantancen shugabanci a tsakanin wakilanta a