Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

dan majalisar Kiyawa ya raba kayan abinci na miliyoyin Naira a Dutse

Dan majalisar Kiyawa da Dutse, Alhaji Tijjani Gaya ya raba kayan abinci na kimanin Naira miliyan ashirin da biyar ga al’ummar mazabarsa da nufin agaza

Rikicin siyasar Jihar Ribas babbar barazana ce ga mulkin dimokuradiyya

Shugaban jam’iyyar PSP na Jihar Filato kuma Matawellen Toro, Alhaji Baban Iya Muhammad Umar ya bayyana cewa rikicin siyasar da ke faruwa a Jihar Riber

An kalubalanci gwamnatin Kwankwaso kan dukiyar al’umma

An kalubalanci gwamnatin Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso na Jihar Kano kan kokarin juyar da dukiyoyin al’ummar jihar tamfar na kungiyar Kwankwasiyya da

’Yan majalisar dokokin Jihar Nasarawa sun mayar da hannun baiwa “Mu ba almajirai ba ne,’’ inji Honorabul Muluku

Yan majalisar dokokin Jihar Nasarawa sun mayar wa Gwamna Almakura kyautar watan Ramadan da ya aika musu na buhun shinkafa da na sukari kowanensu. Shug

Ya nemi a taka wa Yuguda birki kan dage hedkwatar karamar Hukumar Tafawa balewa

dan Majalisar Tarayya mai wakiltar mazabar bogoro/Dass/Tafawa balewa a Jihar Bauchi, Barista Yakubu Dogara ya yi kira ga Shugaban kasa Dokta Goodluck