Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

2015: Ana matsa mini in tsaya takara –Buhari

Tsohon Shugaban kasa kuma jagoran Jam’iyyar CPC Janar Muhammadu Buhari ya ce duk da ya yanke shawarar ba zai tsaya takara ba bayan ya rasa kujerar Shu

PDP ta kasa zaben sabon shugaban Kwamitin Amintattunta

Jam’iyyar PDP ta kasa ta kasa zaben shugaban Kwamitin Amintattunta bayan raba dare ana tattauna fito da shugaban ba tare da an fafata takara ba a rana

Gwamna Yero na bukatar dattijo ya yi aiki da shi ne – Idowu Faeron

Akbishop na Cocin Angilika Rabaran Idowu Faeron ya ce, a matsayin sabon Gwamnan Jihar Kaduna na matashi mai shekara 44, yana bukatar dattijo su yi aik

Ba zan daina kalubalantar gwamnati ba san an kashe ni – Obasanjo

Tsohon Shugaban kasa Cif Olusegun Obasanjo ya ce ba zai daina sukar gwamnati ba kan al’amuran da suka shafi kasa ba.

Rashin lafiyar Suntai: An yi watsi da mu- Iyalansa

Iyalan Gwamnan Jihar Taraba da ke jinya a kasar Jamus Mista danfulani danbaba Suntai sun koka kan yadda gwamnatin jihar da Gwamnatin Tarayya suka ajiy