Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Soke rajistar jam’iyyu 28: Yadda Hukumar INEC ta tada kura

A ranar Alhamis din makon jiya ne Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta kasa (INEC) ta bayyana soke rajistar wasu jam’iyyun siyasa 28 daga cikin jam’iyyu sa

Ministan Abuja ya gabatar da kasafin Naira biliyan 50 ga majalisa

Ministan Birnin Tarayya Abuja Sanata Bala Mohammed ya gabatar da kasafin Naira biliyan 50 don kashewa a  badi ga Majalisar Dokoki ta kasa

Gyaran Tsarin Mulki: Idan wakilanmu ba su yi da gaske ba za a kara tsiyata Arewa –Kwankwaso

Gwamnan Jihar Kano Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso ya ce, yana kyamar yunkurin da ake son yi ga kundin tsarin mulki ne saboda a karshensa zai cutar da

Arewa maso Yamma na so a dawo da bambanci tsakanin man da ake haka a tudu da ruwa

Shiyyar Arewa maso Yamma ya nemi Majalisar Dokoki ta kasa da ta dawo da bambancin da ake da shi wajen biyan kason kudin man da ake haka a tudu da wand

Kwankwasiyya ba za ta kai labari ba -Murtala Yusuf Abdullahi

Alhaji Murtala Yusuf Abdullah shi ne Sakataren kungiyar PDP banguard a Jihar Kano, a hirarsu da Aminiya ya soki lamirin sanya wutar lantarki a kan man