Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Gwamnatin Borno ta zargi PDP da hannu a matsalar Boko Haram

Gwamnatin Jihar Borno ta zargi Jam’iyyar PDP da hannu a matsalar Boko Haram a jihar, inda ta ce dukkan fitattun mutanen da aka kashe a jihar da sunan

‘Bai dace ’ya’yan manya su rika zuwa kasashen waje karatu ba’

Sanata Basheer Garba Mohammed (PDP Kano ta Tsakiya) shi ne ya tsara kudirin dokar da ke neman a yi gyara a tsarin mulki ta yadda za a dora haraji ga j

Siyasar cin dunduniyar juna ce matsalar Yarabawa – Bode George

Uban Jam’iyyar PDP a jihohin Kudu maso Yamma, Cif Olabode George ya ce sai al’ummar Yarabawa da ke yankin Kudu maso Yamma sun bar dabi’ar nan ta yi wa

Gaskiya Na’abba ya gaya wa Kwankwaso ba cin zarafi ba -Aminu Mu’azzam

Alhaji Aminu M. Mu’azzam shi ne Kodinetan Yakin Neman Zaben tsohon Shugaban Majalisar Wakilai Ghali Na’abba, a karamar Hukumar Birnin Kano.

Magoya bayan PDP da ACN sun dambace a gidan Arisekola Alao

Wasu magoya bayan jam’iyyun PDP da ACN sun ba hammata iska a cikin gidan Sarkin Musulmin kasar Yarbawa (Aare Musulmi) Alhaji Abdul Azeez Arisekola Ala