Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

In ’yan adawa suka ci zabe a Jihar Bauchi za mu ba su – Kundak

Alhaji Abdulmumini Mohammed Kundak, shi ne tsohon Mataimakin Shugaban Majalisar Jihar Bauchi,

Majalisar Tarayya na son mutanen karkara su taka rawa a gyaran tsarin mulki

Majalisar Wakilai ta nanata matsayinta na ganin mutanen karkara sun taka rawa a gyaran tsarin mulkin 1999 da ake yi a yanzu domin tabbatar da ba a bar

Hana Gwamnatin Zamfara cin bashi ya yi daidai – Mashawarcin Tsohon Gwamna

Babban Mai taimaka wa tsohon Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Mahmuda Shinkafi kan harkokin Watsa Labarai Alhaji Sani Anka (NTA) ya ce matakin da Babban B

Najeriya ta samu ci gaba a shekara 52 da ’yancin kai – Gwamna Wamakko

A yayin da wasu ’yan Najeriya ke ganin kasar ba ta samu wani ci gaba a shekara 52 da samun ’yancin kanta ba, Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Aliyu Magat

Dattawan Arewa munafukai ne – Gambo Jimeta

Tsohon Sufeto Janar na ’Yan sandan Najeriya Alhaji Muhammadu Gambo Jimeta ya caccaki kungiyar Dattawan Arewa (NEF), inda ya zarge ’ya’yanta da hannu w