Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

bata lokaci ne sukar filayen jirgin saman Nasarawa– Kakakin Al-Makura

Iliyasu Ali Yakubu, shi ne Babban Sakataren Watsa Labarai na Gwamna Umaru Tanko Al-Makura na Jihar Nasarawa,

dan takarar PRP ya kai INEC kotu kan zaben Sanata a Filato

dan takarar Sanata a zaben cike-gurbi da za a gudanar a gobe Asabar a mazabar Sanata ta Filato ta Arewa karkashin Jam’iyyar PRP Barista Bala Bako, ya

Sai an zabi shugabannin CPC a Kano za mu kammala aikinmu – Dokta Abubakar

Bayan watanni da kafa kwamitin daidaita al’amura a Jam’iyyar CPC a Jihar Kano, shugaban kwamitin Dokta Muhammad Mahmoud Abubakar ya bayyana wa Aminiya

’Yan Jagaliyar Siyasa ne matsalar Hisba a Jigawa – Inuwa Tahi

Daraktan Yakin Neman Zaben dan takarar Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Faruk Adamu Aliyu a zaben da ya gabata karkashin Jam’iyyar CPC, Alhaji Tijjani Inuw

Jonathan ya hakura da takardar Naira dubu biyar

Shugaban kasa Goodluck Jonathan ya amince ya janye shirin gwamnatinsa na bullo da takardar Naira dubu biyar. Jaridar Premium Times c eta ruwaito haka