Iyayen Giji

Iyayen Giji

An shawarci iyaye mata su rika sa idanu a kan karatun ‘ya’yansu

Na’ibin limamin babban masallacin juma’a na Abuja Dokta Ibrahim Makari ya bukaci iyaye musamman ma mata su rika sanya idanu a kan karatun ‘ya’yansu do

Hajiya Alawiyya Kulliya: Burina in kawo ci gaban al’umma

Hajiya Alawiyya Kulliya Mataimakiyar-Darakta ce a Hukumar Samar da Ayyukan Yi ta kasa (NDE), ta yi digirinta na farko da na biyu  a Jami’ar Bayer

Ramadan: Matashiya ga mata

Azumi na daya daga cikin shika-shikan musulunci, babu wanda ya san ladan da ke cikinsa, kasancewar Allah (SWT) Ya ce azumi nasa ne, kuma Shi kadai Ya

Hajiya A’isha Ahmed Kaita: Burina in canja rayuwar al’umma

Hajiya A’isha Ahmed Kaita ita ce Shugabar Matan Arewa maso Gabas a tsohuwar jam’iyyar CPC. An haife ta a 13 ga Mayu 1965. Ta yi karatun firamare a Kat

Mece ce illar auren matar da ta girmi miji?

Matasan Arewa na da wata al’ada ta tsangamar matashin da ya auri matar da ta fi shi shekaru, ba don komai ba sai don suna ganin ba zai samu yadda yake