Iyayen Giji

Iyayen Giji

Hajiya Sa’a Ibrahim: Mata ku nemi ilimin addini da na zamani

Hajiya Sa’a Ibrahim ’yar jarida ce wadda ta shafe shekaru sama da ashirin tana gudanar da aikin a gidajen rediyo da na talabijin da ke Kano.Haka kuma

Ci gaba daga makalar da aka sanya ranar Juma’a 23 ga watan Janairu

Shi dai Alhaji Bala, tun lokacin da Ladidi ta buda bakinta, har izuwa yanzu bai samu amsar da zai ba ta ba. Sai dai kawai ya ci gaba da kallonta tamka

Misis Hannatu George Ardo: Ya dace mata mu dogara ga Allah

Tarihin rayuwata An haifi ni a karamar hukumar Kagarko da ke Jihar Kaduna.Na yi karatun firamare a makarantar “St Augustine” a Kaduna ,na yi karatun s

Kibiyar tsautsayi(2)

Ci gaba daga makalar da aka sanya ranar Juma’a16 ga watan Janairu Hankalin Ladidi ya yi matukar tashi sanadiyar wadannan tambayoyi, domin ta san ko sh

Yachilla Baba Jidda: Aure ya koya mini hakuri da juriya

Tarihin rayuwata Sunana Yachilla Baba Jidda, an haife a Jihar Barno ,kuma ni ‘yar kabilar Kanuri ce daga dangin marigayi Kaftin Babakura Kakaru.Na far