Kananan Labarai

Kananan Labarai

Mutum 8 da aka kashe a Zamfara duk Musulmi ne – Gwamna Yari

Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Abdul’aziz Yari Abubakar ya ce mutum takwas da aka kone da sunan wani ya ci zarafin Annabi (SAW) a garin Talata Mafara da

Likitan da ke lalata da majinyata mata ya shiga hannu

Rundunar ’Yan sandan Birnin Tarayya (FCT), Abuja ta kama wani likitan cututtukan mata mai suna Dokta Kalu Nwachukwu bisa zarginsa da yin lalata da wax

Girgizar kasa ta hallaka mutum 120 a Italiya

Firayi Ministan kasar Italiya Mista Matteo Renzi ya ce daruruwan mutane ne suka hallaka a wata girgizar kasa da ta shafi yankuna masu duwatsu na tsaki

Hari ta sama ya jikkata Shekau – Sojoji

Rundunar Sojojin Najeriya ta ce wani hari da sojin sama suka kai ya kashe wadansu jiga-jigai a kungiyar Boko Haram, yayin da ta ce harin ya jawo mummu

Ya kashe matarsa da ’yarsa da matar Fasto da tavarya

Ana zargi wani mutum da  mai suna Taiwo Adio na cocin Imani Baptist da ke zaune a Unguwar Tsohon  Filin Jirgi Sama na Sakkwato da ke karamar