Kananan Labarai

Kananan Labarai

Dan Majalisar Kaduna da aka sace ya dawo gida

Dan Majalisar Dokokin Jihar Kaduna mai wakiltar Tudun Wada Alhaji Ibrahim Isma’il da masu garkuwa da mutane suka sace a ranar Talata ya dawo gida a sh

Rushewar bene ta jikkata mutum biyar a Jami’ar Jihar Kano

Mutum biyar ne suka jikkata a yayin da wani gini mai hawa uku a Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Jihar Kano da ke Wudil ya rushe.

Dadewar ’yan sanda a wuri na sa su saje da jama’a – Sarkin Yaran Kazaure

Sarkin Yaran Kazaure da ke Jihar Jigawa Alhaji Yusuf Mahamud ya roki Kwamashinan ’Yan sandan jihar ya rika sauya wuraren aiki ga ’yan sandan da ke zau

Gwamna Lalong ya karvi rahoton kwamitin kirkiro sababbin masarautu

Gwamnan Jihar Filato Barista Simon Lalong ya ba da tabbacin cewa, zai yi aiki da shawarwarin kwamitin kirkiro da sababbin masarautu da gundumomi da ya

Kotu ta tabattar wa mai maganin gargajiya dan da ya kore

A ranar Litinin da ta gabata ce Kotun Shari’ar Musulunci ta Fagge da ke titin Post Ofis a Kano ta tabbatar wa Malam El-Tijjani Muhammad dan da matarsa