Kananan Labarai

Kananan Labarai

Limamin Masallacin ’Yan Majalisar Tarayya ya yaba wa Ndume

Limamin Masallacin Unguwar ’Yan Majalisar Dokoki ta kasa da ke Apo a Abuja Imam Ibrahim Awwal Usama Funtua ya yaba wa jama’a da kungiyoyin addini kan

Gurbataccen ruwa ya kashe mutum 35 a kauyen Abuja

Kimanin mutum 35 aka hakikance sun rasu sakamakon shan gurbataccen ruwa a kauyen Damagazam da ke Hukumar Birni da Kewayen Abuja (AMAC). Lamarin wanda

Etsun Nupe ne Amirul Hajjin bana

Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar ya bayyana Etsun Nupe Alhaji Yahaya Abubakar a matsayin Amirul Hajjin bana da zai jagoranci alhazan N

Sarkin Jama’a ya kira taron sarakuna kan zaman lafiya

A yunkurinsa na ganin an samu zaman lafiya mai dorewa a Kudancin Kaduna, Mai martaba Sarkin Jama’a Alhaji Muhammad Isa Muhammad II ya kira taron sarak

Wani kasurgumin dan daba ya shiga hannun ’yan sanda

’Yan sanda a Jihar Kano sun tabbatar da kama wani da ake zargin kasurgumin dan daba ne mai suna Yunusa Ayuba da aka fi sani da kabusu wanda ya addabi