Kananan Labarai

Kananan Labarai

Gwamnatin Tarayya ta nada shugabannin hukumomin ilimi 17

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da nadin shugabannin hukumomin ilimi 17 da suke karkashin Ma’aikatar Ilimi ta Tarayya.Wadanda aka nadan sun h

Ana zargin makiyaya da kashe mutum 20 a Jihar Adamawa

Akalla mutum 20 ne suka rasa rayukansu a lokacin da wadansu da ake zargi makiyaya ne suka kai hari a kauyen Kudomon da ke karamar Hukumar Demsa a Jiha

Mutum 4 sun mutu a rikicin Fulani da kabilar Numana

An kashe mutum hudu tare da jikkata biyu a wasu hare-hare biyu da aka kai a rikicin da ya ki ci, ya ki cinyewa tsakanin Fulani da kabilar Numana, a ga

Akwai kwange a rahoton binciken rikicinmu da sojoji – ’Yan Shi’a

kungiyar Harkar Musulunci ta ’yan Shi’a mabiya Sheikh Ibrahim Zakzaky ta yi zargin kwange a bahasin da kwamitin binciken da gwamnatin Jihar Kaduna ta

Likitoci sun yi barazanar fara yajin aiki a Jihar Kano

kungiyar Likitoci ta kasa reshen Jihar Kano ta nemi gwamnatin jihar ta biya ’ya’yanta hakkokinsu, don kauce wa shiga yajin aiki.Sabon Mataimakin Shuga