Kananan Labarai

Kananan Labarai

Masu leken asiri na cin karensu ba babbaka a Najeriya – Ambasada Suleiman

Wani kwararren ma’aikacin diplomasiyya Jakada Suleiman dahiru ya soki yadda manyan shugabannin Najeriya suke tona asirin kasa a gidajen watsa labarai

An karrama Rabaran kan tabbatar da zaman lafiya

Wata kungiyar Musulunci mai kokarin ganin an samu zaman lafiya a tsakanin mabiya addinai (MIPF) da hadin gwiwar cibiyar tabbatar da zaman lafiya (UPF)

Gwamnatin Jigawa ta kafa kwamatin aurar da zawarawa

Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Muhammad Badaru Abubakar ya kafa kwamitin yi wa zawarawa da marayu aure a jihar a kokarin gwamnatinsa na hana yaduwar bada

Rikicin kabilanci ya ci dalibai 20 a Nasarawa

Sama da dalibai 20 da ke karatu a Kwalejin Ilimi ta Ipere da ke Agyaragu a karamar Hukumar Obi a Jihar Nasarawa suka rasa rayukansu sakamakon rikicin

An daure matasan da suka saci masara a injin nika

Hukumar Tsaro ta Sibil Difens ta gabatar da wadansu matasa uku a gaban Kotun Shari’ar Musulunci da Tashar Babiye a cikin garin Bauchi bisa zarginsu da