Kananan Labarai

Kananan Labarai

Gwamnatin Tambuwal za ta samar da makabartu 7 a birnin Sakkwato

Gwamnatin Jihar Sakkwato a karkashin jagorancin Gwamna Aminu Waziri Tambuwal ta yi alkawarin samar da filayen makabartu guda bakwai da zagaye su a rik

Lokacin samun kudi a banza ya wuce – Buhari

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa lokacin samun kudi a banza ya wuce inda ya ce babu sauran kudin da za a rika diba ana watsarwa.Shugaba

Ruwa ya ci mai goyo da ’ya’yanta uku

Ruwan sama kamar da bakin kwarya da aka kwashe awa biyu da rabi ana yi, ya wata mace mai shayarwa da ’ya’yanta uku a Unguwar Magume da ke Gundumar Tuk

Buhari ya kaddamar da yaki da barayin shanu a Zamfara

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da wani shiri mai taken ‘Operation Harbin Kunama’ domin yaki da barayin shanu da ’yan fashi da makami a daj

Jami’in Hukumar SSS ya harbe wata mata a Kaduna

A shekaranjiya Laraba ce wata mata ta rasa ranta sakamakon harbin ta da jami’an tsaron cikin gida (SSS) suka yi a kan hanyar Kaduna zuwa Abuja.