Kananan Labarai

Kananan Labarai

Shan miyagun kwayoyi na taimakawa wajen rura wutar rikice-rikice a kasar nan – Akibishop Kaigama

Bishop din Cocin Katolika na Jos Akibishop Ignatius Kaigama ya ce shaye-shayen miyagun kwayoyi da sauran kayan maye da matasa ke yi, na taimakawa waje

Ruwa ya raba sama da mutum 3000 da muhallinsu a Kebbi

Sama da mutum dubu uku ne suka rasa muhallinsu a garin Makirim da ke karama Hukumar Ngaski a Jihar Kebbi, sanadiyar ruwan sama da iska da aka kwashe s

An tsinci gawar wata mace a gonarta

Al’ummar Tungan-Dallatu da ke karamar Hukumar Birni da Kewayen Abuja sun wayigari a ranar Talatar makon jiya cikin juyayin rashin wata yar yankin da a

’Yan bindiga sun kashe mutum hudu a gonarsu a Kaduna

A ranar Litinin da ta gabata ce mazauna kauyen Gurguzu da ke kusa da garin Maguzawa a Rigasa cikin karamar Hukumar Igabi a kusa da garin Kaduna suka f

‘Wajibi ne Musulmi su hada kansu’

Shugaban kungiyar Fityanul Islam na kananan hukumomin yankin Kudancin Kaduna Malam Aminu kasim ne ya bukaci al’ummar Musulmi su manta da sabanin da ke