Kananan Labarai

Kananan Labarai

Kanawa masu dukiya ba su son fitar da zakka – Hukumar Zakka

Darakta Janar na Hukumar Zakka da Hubusi na Jihar Kano Alhaji Safiyanu Ibrahim Gwagwarwa ya bukaci mawadata a jihar su rika fitar da zakka, musamman g

Alalen da aka dafa a leda yana iya zama guba – Masana

A kwanakin baya ne ministan ayyukan gona Mista Audu Ogbe ya bayyana cewa alalen da aka dafa a cikin leda yana iya zama guba ga duk wanda ya ci saboda

Fasa bututun mai: An shawarci ’yan Arewa su daina kai abinci zuwa yankin Neja Delta

A yayin da ’yan ta’addan yankin Neja Delta ke ci gaba da fasa bututun man fetur a yankinsu, Ko’odinetan Gidauniyar Shugaba Muhammadu Buhari,  Alh

Kujerar Hajji ta kai Naira miliyan daya

Hukumar Hajji ta Najeriya (NAHCON), ta bayyana kudin kujerun aikin Hajjin bana, inda karamar kujera ta kai Naira miliyan daya.

Bai kamata a rushe sababbin hakiman Jihar Bauchi ba – Ajiyan Zannuwa

Shugaban kungiyar masu Maganain Gargajiya ta shiyyar Bauchi ta Kudu kuma Ajiyan Zannuwan Bauchi, Alhaji Gambo Abdullahi Bababa, ya bukaci gwamnatin Ji