Kananan Labarai

Kananan Labarai

Masarautar Saminaka ta kafa kwamitin yaki da garkuwa da mutane

Mai Martaba Sarkin Saminaka da ke Jihar Kaduna Alhaji Musa Muhammed Sani ya kaddamar da kwamitin tsaro na masarautarsa don tunkarar matsalar masu gark

An kama mutum hudu kan kashe Kanar Sama’ila

’Yan sanda sun kama mutum hudu da ake zargi da hannu a kashe hafsan sojan nan Kanar Sama’ila Yunusa a Kaduna.

Miji ya kore dan da matarsa ta haifa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke Fagge Post Office a birnin Kano ta fara sauraren wata shari’a da wata mace ta kai gare ta inda take neman kotun ta tila

Tsagerun Neja-Delta sun yi watsi da yunqurin tattaunawa

Tsagerun Neja-Delta a karkashin sabuwar kungiyarsu ta Niger Delta Abengers (NDA) sun sake sanya bam ga wani bututun mai ’yan awanni bayan da Mukaddash

CAN da MURIC sun bukaci a yi bincike kan kashe wanda ake zargi da vatanci ga Annabi

Sakamakon kisan da aka yi wa wata mace ’yar kabilar Ibo mai suna Bridget Agbahime a Kano bisa zarginta da yin batanci ga Annabi Muhammad (SAW), kungiy