Kananan Labarai

Kananan Labarai

Alqa’ida ta ce ita ta kai hari a Nijar

Kungiyar Alka’ida a Yankin Afirka (AkIM) ta ce mayakanta ne suka kai hare-haren rokoki a Kamfanin Hakar Ma’adanan Yuraniyum na Faransa da ke Jamhuriya

’Yan Boko Haram sun kashe babban mai hada musu bama-bamai

Rundunar Sojin Najeriya ta bayyana cewa mayakan kungiyar ’yan ta’adda ta Boko Haram, sun kashe babban mai hada bama-bamai na kungiyar, yayin da wanda

Wanne ya fi amfani: Qayyade farashin kayayyaki ko qarin albashi?

Ganin yadda al’amura suka ta’azzara a kasa, shin wane mataki ya kamata Gwamnatin Tarayya ta dauka domin sama wa al’ummar kasa sauki?

Gwamnatin Kaduna ta mika shanun sata 460 ga masu su

A makon jiya ne gwamnatin Jihar Kaduna ta mika wa wadansu Fulani shanu 460 da aka sace musu a garin Jere da ke jihar bayan kwato su daga hannun barayi

Sarkin Keana ya rasu

Allah Ya yi wa Sarkin Keana da ke karamar Hukumar Keana a Jihar Nasarawa, Mista Emanuel Elayo rasuwa. Sarkin ya rasu ne a wani asibiti da ke birnin Du