Kananan Labarai

Kananan Labarai

Jabun wakilin rediyon BBC ya shiga hannu a Nasarawa

Wani matashi da yake gabatar da kansa a matsayin wakilin sashin Hausa na gidan rediyon BBC Landan a Arewa ta Tsakiya ya shiga hannun ’yan sanda a Jiha

daliban Makarantar Kiwon Lafiya ta Gwadabawa sun koka kan karacin wurin kwana

daliban Makarantar Koyon Kiwon Lafiya da ke Gwadabawa a Jihar Sakkwato sun bukaci Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ya samar musu da

Minista ya kaddamar da amfani da na’urorin zamani a gidajen rediyo da talabijin

Ministan Watsa Labarai da Al’adu Alhaji Lai Mohammed ya kaddamar da sabon tsarin amfani da na’urorin zamani (digital) wajen watsa labarai a gidajen re

Qungiyar Dalibai Musulmi ta nemi Gwamna El-Rufai ya janye dokar takaita wa’azi

Shugabanin kungiyar dalibai Musulmi ta kasa (MSSN) reshen Jihar Kaduna sun nuna damuwa a kan dokar takaita wa’azi a jihar, inda suka bukaci Gwamnan Ji

Mahaifin da ya nemi yi wa ’yarsa fyade ya shiga hannu

Wani magidanci mai kimanin shekara 45 da ya nemi yin lalata da ’yarsa ya shiga hannun ’yan sanda a Jihar Yobe Mahaifin yarinyar mai suna Ari Kazi, an