Kananan Labarai

Kananan Labarai

Sojoji sun gano ramukan da ’yan Boko Haram suka boye makamai

Rundunar Sojin Najeriya ta ce dakarunta da suke aiki a karkashin shirin Zaman Lafiya Dole tare da hadin gwiwar mayakan sa-kai na Sibiliyan JTF sun gan

Mutanen Yobe sun ji dadin bude hanyar Damaturu zuwa Biu

A ranar Asabar da ta gabata ne mafarkin al’ummar Jihar Yobe musamman na garin Buni Yadi ya tabbata bayan da aka sake bude musu hanyar Damaturu zuwa Bu

An tsare yaron alkali kan yi wa budurwa ciki

Kotun Lardi ta Shari’ar Musulunci da ke karamar Hukumar Garki a Jihar Jigawa a karkashin jagorancin Mai shari’a Aliyu Haruna Roni ta tsare waadansu ma

Za a shirya wa makarantun firamare gasar kacici – kacici a yankin Lere

kungiyar Matasan karamar Hukumar Lere (LELOGYF) da ke Jihar Kaduna, za ta fara shirya wa daliban  makarantun firamare na yankin gasar kacici-kaci

Sarkin Dutse ya nada Sarkin Bariki

Mai martaba Sarkin Dutse Alhaji Nuhu Muhammad Sanusi ya nada Jami’in Hulda da Jama’a na masarautarsa Malam Abba Marabusawa a matsayin Sarkin Barikin D