Kananan Labarai

Kananan Labarai

An raba gardama kan mallakar Masallacin Juma’a a tsakanin ’yan darika da ’yan Izala

karamar Hukumar Potiskum da hadin gwiwar Ma’aikatar Kula da Harkokin Addinin Musulunci ta Jihar Yobe sun kawo karshen takaddamar da ke shirin tasowa a

Hukumar Sibil Difens ta hukunta masu manyan laifuffuka 160 a Jihar Nasarawa

Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (Sibil Difens) a Jihar Nasarawa ta ce ta samu nasarar gabatar da masu manyan laifuffuka 160 a gaban kotu inda aka yanke mu

Jihar Kano ta kaddamar da kwamitin duba matsalolin malaman firamare

Mataimakin Gwamnan Jihar Kano kuma Kwamishiman Ilimi na Jihar, Farfesa Hafiz Abubakar ya kaddamar da wani kakkarfan kwamiti na mutum shida don binciko

Kamfanin Habib Engineering ya jinjina wa gwamnatin Zamfara kan tsaro

Kamfanin Habib Engineering ya jinjina wa gwamnatin Jihar Zamfara kan yadda take bai wa ma’aikatan kamfanin kariya ta musamman, saboda matsalar da ake

Ana zarginta da zubar da cikin tsohon mijinta

Hukumar Hisba ta karamar Hukumar Dala a Jihar Kano ta kama wata mata mai suna Marakisiyya Muhammad bisa zarginta da zubar da cikin tsohon mijinta ba t