Kananan Labarai

Kananan Labarai

Mutum 7 sun rasu, 12 sun ji rauni a hatsarin mota

Hatsarin ya faru da sanyin asubahin ranar Talata.

An ceto dan shekara 8 da aka sace a Adamawa

An gano yaron a Jihar Neja bayan an sato shi daga Jihar Adamawa.

Bayan karbar kudin fansa N20m, ’yan bindiga sun rike Sarkin Bungudu

Mako hudu da sace basaraken, masu garkuwa da shi sun yi mirsisi kan kudin fansa.

Sojoji za su fara kera makaman yaki a Najeriya —Buhari

Buhari yana son kasar ta rage dogaro da kasashen waje kacokam wajen makaman yaki.

Rayuwar masunta da ke nutson awa 1 a karkashin ruwa

Suna nutso na akalla awa daya ba tare da sun dago sun shaki numfashi ba.