Kananan Labarai

Kananan Labarai

’Yan sanda sun kama dillaliyar jariri

Rundunar ’yan sandan Jihar Bauchi ta samu kama wata mata mai suna Talatu Dauda mai kimanin shekara 37 a duniya wanda ta fito daga Jihar Filato bisa za

A biya nakasassu alawus dinsu ko su koma bara – Sarki Sharada

Shugaban Gidauniyar Kanawa Foundation wacce ke kokarin samar da ilimi ga nakasassu, Alhaji Abba Sarki Sharada ya bukaci gwamnatin Jihar Kano ta rika b

dan shekara 12 ya tsira daga hannun matsafa

A yammacin Lahadin da ta gabata ne Allah Ya kubutar da wani yaro mai suna Umar Usman Kwabren Dorowa mai kimanin shekara 12 daga hannun wasu mutane da

Jihar Neja ta soke ba da kyautar kujerun Hajji

Gwamnatin Jihar Neja ta bayyana soke ba jama’a kyautar kujerun Hajji da aka saba bayarwa duk shekara.Kwamishinan Albarkatun Ruwa kuma shugaban kwamiti

Gwamnati ga ’yan Najeriya: Ku kara hakuri bayan wuya sai dadi

Gwamnatin Tarayya ta bukaci ’yan Najeriya su kara hakuri dangane da wahalhalun da suke fuskanta na karancin man fetur da rashin wutar lantarki, inda t