Kananan Labarai

Kananan Labarai

Rashin adalci ne a dora wa gwamnatin Buhari laifin matsanacin halin da ake ciki – Sheikh Jingir

Shugaban Majalisar Malamai ta kungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa Ikamatis Sunnah ta kasa, Sheikh Muhammad Sani Yahya Jingir ya ce rashin adalci ne

Masu garkuwa da mutane sun sace Limaman Kirista uku a Kaduna

Wasu da ake zargin masu satar mutane ne suna garkuwa da su domin samun kudi sun sace wasu Limaman Addinin Kirista uku ciki har da Rabaran Emmanuel Dzi

Kotu ta daure Fasto shekara biyu saboda satar babur

Kotun Lardi ta Gargajiya (Upper Customary Court), da ke G.R.A, Zariya, ta daure wani Fasto mai suna Fasto Michael Yohanna tsawon shekara biyu da rabi

Cutar Lassa ta ci Nas mai kula da majinyata a Nasarawa

Wani jami’an Nas mai suna Ibrahim Oshafu da ke aiki a Asibitin dwararru na dalhatu Arab da ke Lafiya a Jihar Nasarawa ya rasu bayan ya yi wa wata mata

barayin shanu sun koma yin garkuwa da mata – FULDA

kungiyar Fulani da Makiyaya ta Jihar Kano (FULDA) ta koka kan yadda masu satar shanu suka canja salo zuwa garkuwa da mata suna neman iyalansu su biya