Kananan Labarai

Kananan Labarai

Hukumar Alhazai ta Jihar Kano ta fara karbar kudin kujerun Hajjin bana

Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Kano ta fara karbar kudin kujerun tafiya aikin Hajjin bana a jihar.Wata takardar sanarwa da hukumar ta fitar dauke

Hukumar Kwastam ta gargadi masu fasa-kwauri

Hukumar Kwastam a shiyyar jihohin Kebbi Sakkwato da Zamfara ta ja kunnen masu shigowa da kaya kasar nan cewa su bi hanyoyin da suka dace, musamman waj

Minista ya yaba wa ’yan jarida kan gudunmawarsu ga yaki da almundahana

Ministan Watsa Labarai Alhaji Lai Mohammed ya yaba wa ’yan jarida kan gudunmawar da suka bayarwa wajen yaki da cin hinci da rashawa a kasar nan. Alhaj

‘A rika taka-tsatsan wajen amfani da kayayyakin lantarki’

Shugaban Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki Shiyyar Yola da ke kula Damaturu Alhaji Usman Abubakar Wakta ya bukaci masu amfani da wutar lantarki su rika

Kamfanin MTN ya taimaka wa ta’addanci a Najeriya – Buhari

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce gazawar kamfanin sadarwa na MTN na kasar Afirka ta Kudu wajen yanke wayoyin da ba a yi musu rajista ba ya taimaka