Kananan Labarai

Kananan Labarai

Mutanen Potiskum sun yi murnar bude babbar hanya

Mutanen Potiskum da ke jihar Yobe sun yi ta murna da nuna godiya ga Allah bisa buxe babbar hanyar da ta ratsa garin wacce ta shafe sama da shekara uku

Mutanen Kiru na neman agajin Gwamnatin Katsina

Al’ummar garin kiru da ke karamar hukumar Rimi a jihar Katsina sun koka kan rashin kayayyakin inganta rayuwa a kauyen nasu wanda ke da tazarar akalla

’Yan sanda sun kwato shanu 293 daga barayin dabbobi

A ranar Juma’ar da ta wuce ne ’yan sandan  Jihar Kaduna suka kwato shanu 293 daga hannun wasu barayin shanu, bayan wani samame da suka kai maboya

Hukumar EFCC ta cafke Mataimakin Shugaban PDP

Hukumar da ke Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) ta cafke Mataimakin Shugaban jam’iyyar PDP Prince Uche Secondus. An kam

A binciko inda kudin fanshon mahafinmu ya makale -Yalwa Tafawa balewa

Babbar Sakatariyar Hukumar Yaki da Jahilci ta Jihar Bauchi, kuma daya daga cikin ’ya’yan marigayi Firayi Ministan Najeriya, Sa Abubakar Tafawa balewa,