Kananan Labarai

Kananan Labarai

Hukumar NPA ta kai dauki ga ’yan gudun hijirar Yobe

Hukumar Kula da Tashoshin Ruwa ta Najeriya (NPA) ta kai kayan tallafi ga gwamnatin Jihar Yobe don mika su ga ’yan gudun hijirar da rikicin Boko Haram

Rashawa ta jefa jama’a cikin kunci da fatara – Gwamnan Neja

Gwamnan Jihar Neja Alhaji Abubakar Sani Bello ya ce cin hanci da rashawa da aka dade ana ado da su a tsakanin ’yan siyasa da ma’aikatan gwamnati ne su

Na zana motoci da yawa – Bashir Aliyu

Gwamnatin Jihar Sakwato a karkashin jagorancin Gwamna Aminu Waziri Tambuwal ta dauki nauyin Bashir Aliyu don yin karatun zanen motoci a kasar Amurka.

Ana zarginsa da boye matar aure

Hukumar Hisba ta karamar Hukumar Dala ta kama wani mutum mai suna Buhari Amadu dan asalin garin kafur a Jihar Katsina bisa zarginsa da boye wata matar

Ana takaddama kan tayar da sansanonin ’yan gudun hijira

Wadansu ’yan gudun hijirar da suka fito daga karamar Hukumar Gwoza sun sa kafa sun shure umarnin da gwamnatin Jihar Borno ta bayar na cewa za ta tayar