Kananan Labarai

Kananan Labarai

An yi rashin Sarkin Karshi

A ranar Talatar da ta gabata ne Allah Ya yi wa Sarkin Karshi Dokta Muhammadu Bako II rasuwa bayan doguwar jinya. Sarkin Mai daraja ta daya ya rasu ne

A kawar da bambancin siyasa don tunkarar yaki da rashawa – Tsanni

Daraktan kungiyar Gyaran Najeriya ta TNFI, Alhaji Abubakar Tsanni ya ce matakan da gwamnatin  Jam’iyyar APC ke xauka don kawar da cin hanci da ra

A dambace tsakanin shugaban karamar hukuma da Shugaban Ma’aikata a Adamawa

An dambace a tsakanin wasu ’ya’yan Jam’iyyar APC inda suka rika kai wa juna naushi a gidan tsohon Mataimakin Shugaban kasa Atiku Abubakar da ke Yola a

Ana tuhumar daurarren mai unguwa da cinye filin marayu

A daidai lokacin da Mai unguwar Dabai Alhaji Jamilu Garba ke zaman kurkuku bisa samunsa da laifin sayar da filayen bogi ga wani mazaunin unguwarsa da

Mutanen Buni Yadi sun bukaci a mayar da su garinsu

Mutanen garin Buni Yadi hedikwatar karamar Hukumar Gujba a Jihar Yobe da suke zaman gudun hijira sun nemi gwamnatin jihar da jami’an tsaro su taimaka