Kananan Labarai

Kananan Labarai

Sarakunan Arewa sun koka da halin da ’yan gudun hijira ke ciki

Shugaban Majalisar Sarakunan Arewa kuma Sarkin Musulmi, Sultan Alhaji Sa’ad Abubakar ya koka da halin kunci da ’yan gudun hijira ke ciki a yakin Arewa

dan kasuwa ya boye almajiri tsawon wata 2 yana lalata da shi a Suleja

Wani dan kasuwa da ke gudanar da sana’ar sayar da bulawus a yankin Maje na garin Suleja da ke Jihar Neja, Malam Hassan Muhammad ya fada komar ’yan san

’Yan sandan Gombe sun kuduri horar da matasa 400 a makarantun Jihar

Don ganin an ci gaba da samun raguwar aikata ta’addanci a tsakanin matasa, musamman ’yan bangar siyasa da ake kira Kalare a Jihar Gombe ya sa hukumar

Allah Ya yi wa Ahmed Aja Gwarzo rasuwa

Allah Ya yi wa shahararren ma’aikacin Gidan Rediyon Tarayya na Kaduna (FRCN), Alhaji Ahmed Aja Gwarzo rasuwa.Marigayin dai ya rasu ne a ranar Litinin

Majinyatan harin bam a Kano sun samu tallafi

Gidauniyar tallafa wa wadanda hare-haren ta’addanci ke rutsawa da su ta ta ba da gudunmawar Naira miliyan 40 ga Asibitin koyarwa na Aminu Kano da kuma

{ "statusCode": 500, "error": { "type": "SERVER_ERROR", "description": "An error while processing your request. Please try again later." } }