Kananan Labarai

Kananan Labarai

An zargi kwamitin raba tallafi da zagon kasa a Jigawa

Kwamashiniyar mata da jin dadin jama’a ta Jihar Jigawa, Hajiya Ladi dansure ta nuna damuwarta game da yadda wasu ’yan kwamatin da aka dora wa alhakin

Sarkin Gwandu na nan da ransa – Fadar Sarki

Fadar mai martaba Sarkin Gwandu ta karyata labarin da wasu kafafen watsa labarai suka bayyana na cewa mai Sarki Muammad Ilyasu Bashar ya rasu. A wata

An daure matasa hudu bisa lalata da matar aure

Babbar kotun shari’ar Musulinci ta Jihar Jigawa ta daure wasu matasa hudu da aka tuhuma da laifin lallashin matar aure suka aikata fasadi da ita a wat

Za a rushe sassan gidan sarki ne don gyare-gyare – Masarautar Kano

Masarautar Kano ta bayyana cewa za ta rushe wasu wurare a gidan sarki ne don gudanar da wasu gyare-gyare a masarautar, ba wai don gina ofisoshin hakim

Gwaman Kaduna ya gargadi maso son haddasa rikicin addini a jihar

Ranar Talatar da ta gabata ce Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya gargadi masu neman janyo rikicin addini a jihar da cewa duk wanda aka kama