Kananan Labarai

Kananan Labarai

Ba mu da Ofishin Matar Gwamna a Jihar Kebbi – Uwargidan Gwamna

Uwargidan Gwamnan Jihar Kebbi, Hajiya A’isha Atiku Bagudu kuma Shugabar Gidauniyar Tallafa wa Mata da Almajirai da Marayu (MALLPAI) ta nuna rashin jin

‘Gwamnatin Buhari ta samu nasara kan zaman lafiya’

Sarkin Tilden Fulani kuma Hakimin Tilden Fulani da ke karamar Hukumar Toro a Jihar Bauchi Alhaji Aliyu Muhammad Tukur ya ce a cikin kwana 100 da gwamn

Rashin bin doka ke haddasa haddura a hanyoyi

Babban Daraktan Hukumar Kula da Ababen Hawa (b.I.O) na Jihar Katsina, Alhaji Salisu Musa Bello ya ce rashin bin dokokin tuki daga direbobi ke haddasa

An gurfanar da wadanda ake zargi da kashe amaryar kwana 12

Rundunar ’Yan sandan Jihar Kano ta gurfanar da mutanen da ake zargi da kisan amaryar da aka kashe kwanakin baya a Unguwar Jaen da ke Kano a gaban Kotu

Matar Liman ta kashe dan kishiyarta da bugu

Ana zargin daya daga cikin matan Limamin Juma’a na Hayin Dogo a Samaru Liman Umar Sambo da kashe dan kishiyarta ta hanyar bugunsa.Matar mai suna Misil