Kananan Labarai

Kananan Labarai

An fara bincike kan bai wa dan ISIS bizar shigowa Najeriya

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayar da umarnin a binciki yadda aka yi aka ba wani jagoran kungiyar ISIS bizar shigowa Najeriya a kasar Lebanon.Ima

‘Rasuwar Sarkin Misau rashi ne ga kasa’

Gwamnan Jihar Bauchi Alhaji Mohammed Abdullahi Abubakar da Shugaban Majalisar Wakilai ta kasa Barista Yakubu Dogara sun bayyana rasuwar Mai martaba Sa

’Yan sintiri sun kama ’yan Boko Haram a Maiduguri *Boko Haram sun hallaka sama da mutum 100 a Yobe

Rahotanni daga Maiduguri fadar Jihar Borno sun ce ’yan sintiri da aka fi sani da Sibiliyan JTF sun kama wasu mutum hudu da ake zargin ’yan Boko Haram

Izala ta kaddamar da shirin samar da kafafun roba ga kasassu

kungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa Ikamatis Sunnah ta kaddamar da shirinta na samar da kafafu da hannuwan roba ga nakasassu inda aka tsara taimaka

Boko Haram: Mata ’yan gudun hijira 410 za su haihu a watan gobe

Ana sa ran mata ’yan gudun hijirar Boko Haram 410 ne za su haihu a watan gobe a sansanonin ’yan gudun hijira daban-daban da ke Maiduguri a Jihar Borno