Kananan Labarai

Kananan Labarai

Ya bukaci a gyara hanyar Kasuwar ’Yan lemo ta Maraba

Shugaban Kasuwar ’Yan lemo da ke Mararrabar Gurku a Jihar Nasarawa Alhaji Aliyu Ibrahim Nana ya bukaci gwamnatin jihar ta karasa aikin hanyar da ta sh

Sakacin gwamnati ya jawo kasa magance rikicin Boko Haram cikin lokaci – Gwamna Gaidam

Gwamnan Jihar Yobe Alhaji Ibrahim Gaidam ya ce sakacin da gwamnatin baya ta nuna ne ya jawo aka kasa magance rikicin Boko Haram har hakan ya haifar da

Jigawa za ta dasa itatuwan dalbejiya miliyan biyu a iyakarta da Nijar

Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Muhammadu Badaru Abubakar ya kaddamar da shirin dashen itatuwa na bana inda ya ce jihar za ta dasa itatuwa miliyan biyu a

Wani magidanci ya yi wa ’yar wansa ciki

Ana zargin wani magidanci mai suna Haruna Adamu da ke zaune a Suleja ta Jihar Neja da yi wa ’yar wansa marainiya ciki.Mahaifiyar yarinyar Jummai Muham

An tsare matashi saboda dukan mahaifiyarsa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke Sabon Gari a birnin Kano ta tsare wani matashi bisa zarginsa da laifin dukan mahaifiyarsa. dan sanda mai gabatar da kar