Kananan Labarai

Kananan Labarai

Gwamnatin Filato ta himmatu wajen sasanta Fulani da Berom

Gwamnatin Jihar Filato ta himmatu wajen sasanta Fulani da Berom don kawo karshen rikicin kabilanci da ke gudana a tsakaninsu. Gwamnan Jihar Barista Si

Dattawan Borno sun bukaci a hukunta tsofaffin hafsoshin sojin Najeriya

kungiyar Dattawan Borno ta bukaci gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari ta bincika tare da hukunta tsohon Shugaban kasa Jonathan da tsofaffin manyan hafs

Ana zargin manajan otel da kisan sufeton ’yan sanda

Yan sanda sun kama Manajan Daraktan otel din Pinnacle Guest Inn and Resort Hotels, tare da wasu ma’aikatansa biyar, bisa zarginsu da kashe wani sufeto

‘Ni ba ’yar fashi ba ce amma na san mutanen da na sayi mota a hannunsu ’yan fa

Rundunar ’Yan sandan Jihar Kano ta kama wata mace mai suna Hauwa Mustapha da aka fi sani da ’Yar Borno bisa zarginta da laifin hadin baki da wasu mutu

NEMA ta tallafa wa wadanda harin Gombe ya shafa

Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta kasa (NEMA) ta kai tallafin magunguna ga wadanda harin bam na bayan nan ya shafa a tashar mota ta Dadin Kowa da Tas