Kananan Labarai

Kananan Labarai

Gwamnatin Jigawa ta fara raba wa zawarawa bashin awaki

Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Muhammadu Badaru Abubakar ya fara cika alkawarin da ya dauka wa zawarawan jihar na ba su bashin awakin domin yin kiwo, wan

Jami’ar Tarayya ta Gashuwa ta rantsar da sababbin dalibai

Jami’ar Tarayya da ke garin Gashuwa a Jihar Yobe ta rantsar da sababbin dalibanta kimanin 244 da za su yi karatu a tsangayoyi daban-daban a shekarar k

’Yan kasuwar Lafiya sun yi zanga-zangar adawa da canja musu matsuguni

A ranar Litinin da ta gabata ne dubban ’yan kasuwar Babban Kasuwar Lafiya a Jihar Nasarawa suka gudanar da zanga-zangar nuna adawa da yunkurin gwamnat

An yi gumurzu tsakanin ’yan Boko Haram da ’yan banga a Yobe

An yi gumurzu a tsakanin ’yan banga da ’yan Boko Haram a kauyen Yadin Kukuwaa karamar Hukumar Gujba a Jihar Yobe, inda aka hallaka ’yan Boko Haram shi

’Yan fashi sun addabi mazauna Jalingo

Yan fashi da makami sun addabi mazauna garin Jalingo fadar gwamnatin Jihar Taraba a ’yan kwanakin nan inda suka kai farmaki a gidaje masu yawa suka yi