Kananan Labarai

Kananan Labarai

An rusa ginin makarantar da ya fado kan dalibai a Ogun

Gwamnatin ta ce ta rusa ginin ne saboda maslahar al’umma.

Gwamnonin Kudu maso Kudu na taro a Fatakwal

Tuni dai Gwamnonin suka hallara a Fatakwal domin taron.

Masu garkuwa da Babban Sakatare a Neja na neman N60m

Sai dai bayan dogon cinki, sun amince a basu N30m.

Kungiyar mata lauyoyi ta tallafawa matan da aka ci wa zarafi a Yobe

An gudanar da rabon tallafin ne a Damaturu.

An kama matashi dauke harsasai 340 da ya boye a cikin buhun garin rogo

Suna cikin bincike suka yi arba da harsasai 340 da aka boye a cikin garin rogon.