Kananan Labarai

Kananan Labarai

Hana bara a Jihar Kaduna ya yi daidai, amma… – Sheikh Yusuf Sambo

Mataimakin Shugaban Majalisar Malamai ta kasa ta kungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa Ikamatis Sunnah, Sheikh Yusuf Sambo Rigachikun ya ce matakain d

Fasto ya shiga hannu kan zargin satar yara 17

An kama wani fasto mai suna Fasto Kombot dan asalin Jihar Filato da yara kanana 17 da ake zargin ya sato su ne.An kama faston ne a hayin kogin Benuwai

Al’ummar Musulmin Filato na fuskantar wariya – Sarkin Wase

Mai martaba Sarkin Wase da ke Jihar Filato Alhaji Sambo Abdullahi ya ce al’ummar Musulmin jihar, suna fama da matsalolin wariya da danniya a jihar. Ma

Gwamnan Zamfara ya roki jama’ar jihar su taimaka wa jami’an tsaro

Gwamnan Jihar Zamfara Abdul’aziz Yari Abubakar ya nemi al’ummar jihar su tashi tsaye wajen taimaka wa gwamnati wajen shawo kan matsalar tsaron da ake

Yarbanci na cikin harsunan da ake so don daukar ’yan sanda a Ingila

Mahukuntan ’yan sandan Birtaniya (British Metropolitan Police) sun bullo da wani tsari da tilas wanda ke son a dauke shi a aikin dan sanda ya iya wani