Kananan Labarai

Kananan Labarai

Hajiya Halima Bin Umar: Maza ku rika tausaya wa mata

Abinci Ni duk duniya babu abin da nake so a kayan abinci da ya wuce danwaken wake da alkama.Idan zan shekara nawa ina cin danwake ba na gajiya da shi.

Sheikh Alhassan Sa’eed ya bukaci sababbin shugabanni su yi wa jama’a adalci

Wani fitattacen malamin addinin Musulunci da ke Jos a Jihar Filato, kuma jigo a kungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa Ikamatis Sunnah ta kasa Sheikh A

Ramadan: ’Yan Nijar sun rage kudin burodi a Bauchi

Shugaban kungiyar Al’ummar Nijar mazauna Jihar Bauchi Alhaji Mainasara Moussa ya bayyana cewa kungiyarsu ta ba da umarni ga mambobinsu su rage farashi

Jama’atu ta agaza wa ’yan gudun hijira 1,200 a Gombe

kungiyar Jama’atu Nasril Islam (JNI) reshen Jihar Gombe a karkashin jagorancin Mataimakin Shugabanta na kasa, kuma Shugabanta na Jihar Mai martaba Sar

…Farashin kayan masarufi ya tsawwala a Yobe

Farashin kayan masarufi ya yi matukar tsawwala a Damaturu fadar Jihar Yobe, sakamakon karuwar bukatarsu a cikin wannan wata na azumin Ramadan. Lokacin