Kananan Labarai

Kananan Labarai

‘Jihar Bauchi za ta amfana da shugabancin Dogara’

Wani jigo a Jam’iyyar PDP a Jihar Bauchi Alhaji Bala Abdullahi Mai’auduga ya bayyana farin ciki kan yadda ’yan majalisar wakilai suka zabi Barista Yak

‘Zaben shugabannin Majalisar Dattawa ya nuna ba a samu canji ba’

Wani jigo a Jam’iyyar APC reshen Jihar Kogi Mista Ben Adaji ya nuna bacin rai kan yadda aka gudanar da zaben shugabanin Majalisar Dattawa, inda ya ce

Za a rika yi wa masu fyade daurin rai da rai

Majalisar Dattawa ta amince da dokar laifuffukan jima’ai ta shekarar 2015, wadda ta tanadi daurin rai da rai ga masu fyade da kuma wadanda suka yi lal

Gobe APC za gana kan Shugabancin Majalisar Dattawa

Gobe Asabar ne Jam’iyyar APC za ta gana don yanke shawara kan wanda za a gabatar a matsayin dan takara daya tilo na shugabancin Majalisar Dattawa. A j

An daure wadanda suka zargi wata da maita wata uku-uku

Kotun Shari’ar Musulunci da ke Dutse ta yanke hukuncin daurin wata uku-uku ga wasu mutane da suka bata wa wata mace suna ta yi mata kazafin ita mayya